Hotuna: Tagawar Kwamanwal a INEC

0
56
Farfesa Mahmood Yakubu ya na miƙa jakar bayanai ga Madam Abiola Summonu

 

A yau Laraba ne Shugaban Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu, da jagororin hukumar su ka karbi baƙuncin wasu maziyarta daga ƙungiyar ƙasashen Kwamanwal masu duba shirye-shiryen gudanar da zaɓe.

Farfesa Yakubu ya na gabatar da jawabi ga maziyartan nasa

 

Tawagar maziyartan sun zo ne a ƙarƙashin jagorancin Mashawarciya kuma Shugabar Sashen Afrika na ƙungiyar, Ms Abiola Summonu,

Wani sashe na maziyartan daga Commonwealth

domin su tattauna kan shirin da hukumar ta yi zuwa yanzu kan Babban Zaɓen shekarar 2023 da za a yi a Nijeriya.

A nan, hotunan da aka yi ne a lokacin ziyarar.

Leave a Reply